Hakkokin mace a musulunci

mai bada karatu : Jafar Mahmud Adam

dubawa: Salisu Ibrahim

nau, i

Musulunci yazo domin yabaiwa mata hakkokinsu,domin shine wanda yagirmama mata , kuma ya kwatu musu hakkinsu,
daga ckin hakkokinsu a musulunci shine yatabbatammata rishin banbanci tsakaninta da namiji wajan aikata ibada , da kuma bata sakamako wajan allah.
Daga cikin hakinta bata zabi wajan yimata aure, hakinta akan mijinta.kamar ciyarwa shayarwa.

Download
karubuta zuwaga shugaba wannan shafi

Nau'uka na ilmi: