talavijine mai watsa sgirye shiryanta a yarukan afrika gidan talvijin yana daga cikin mahimman gidan talviji masu watsa shirye shiryan musulinci kamar dabi au na gari na musulinci da sauran darussa masu mahimmanci a rayuwan ko wane musulmi
muhammad saleh al munjid malamine na siriya an haifeshi 30/12/1380h yagirma a riyadh yakuma nemi almi ga mayya mayyan malumman saudiya daga cikinsu mala ibn baz da malan ibn authaimin
shine baban abdalla muhammad bin saleh bin muhammad bin sulaiman bin abdurrahman bin autman bin abdallah bin adburrahman bin ahmed bin mukbil daga al mukbil daga al rayyis al wuhaibi attamimi kakanshi na hudu shine autman yasha hara da authaimin
abdul aziz bin abdaal bin baz mai bada fatawa ab saudiya da shugaban majalisan malumma an haifeshi a watan zil hijja shekara ta 1330h a birnin riyadh ya rasu kafin sallar alfijiri ranar al hamis 27/1/1420h shafin malan ta intanet www.binbaz.org.sa
marubuci,mai dubawa,mai fassara,yawan maudu ai : 1097
abubakar sha ban rukunkuwa dalibine mai karatun shariya a jamiar imam muhammed bin saud al islamiyya limamin masallacin al shaik a garin tanja kasar tanza niya yanada darussa masu yawa a talavijin afrika tv
marubuci,mai dubawa,Publisher,yawan maudu ai : 731
sa id bin aliyo bin wahf bin muhammed daga kabilan al sulaiman al kahtani an haifeshi 25/10/1372h a kauyan wadi al aurain a jahar abha yayi karatunsa a jamiar al imam muhammed bin saud na musulinci yagama karatun jami a ashekara ta 1404h ya samu takardan digiri ashekara ta 1412h yakuma samu takardan zama dokta (digirin digirgir) ashekara ta 1419h
SALEH BIN FAUZAN AL FAUZAN AN HAIFESHINE 28 GAWATA SATUMBA SHEKARA TA 1935 KUMA DAYA 1 GATAN RAJAB NA MUSULINCI SHEKARA TA 1354 KUMA YANA GADA CIKIN KOMITIN MAYYA MAYYAN MALUMMA MASU FATAWA KUMA YANA CIKIN KOMITIN MASU KULA DA MALUMMAN HAJJI KUMA MAI KARANTAR WANE DAKUMA LIMAMIN MASALLACI YARIMA MUTIB DAN ABDUL AZIZ A AUNGUWAR MALAZ YANA KUMA BADA FATAWA ACIKIN REDIYO A SHIRIN RURUN ALADDARB KUMA MALAN YANADA WASU KOKARI NA BINCIKE BINCIKE NA ADDINI DA RUBUCE RUBUCE NA LITTAFFAN MUSULINCI DA FATAWA DA SAURANSU
sa ad al gamidi makarantin al qur anine sha hararre kuma limamin masallacin kanu a saudiyya dakuma shugaban markaz imam asshatibi na al qur ani mai girma a garin dammam
abdur rahman assa'sdi an faifeshine a kwauyan unaiza guma sha biyu ga watan muharram shekara ta 1307 kuma yarasu a shekara ta 1376 yanada shekara sittin da tara allah yajikansa yabar litattafai masu yawa wa aida yawallafa fiyeda littafi talatin a fannuka masu yawa shariya da hadisi da tafsiri da tauhidi da sauransu shafinshi a yanar gizo http://www.binsaadi.com