yawan maudu ai: 4
6 / 12 / 1436 , 20/9/2015
malan yayi bayani aqidan muhammed bin abdul wahhab shine aqidan ahlussunnah wal jama a da sahabban manzon allah da magabata musulmai na gari nayin i mani da allah da mala iku da littaffansa da tayarwa bayan mutuwa
23 / 11 / 1436 , 7/9/2015
malan yayi fassaran littafinne agan wasu ginshikan sunna wanda wajibine musulmi yasansu kamar yin imani da kaddara al herinsa da sharrinsa da sauransu