yana daga cikin shahararrun makarantan al qur ani mai girma an haifeshi a shekara ta 1394h 1974 limamin masallacin hasan a nani a garin jiddah a saudiyya yanada shafin kanshi a yanar gizogizo http://www.alrfaey.org
shine imad zuhair abdul kadir hafiz an haifeshine a madina shekara ta 1982 yasamu takardan digirin digirgir a fannin tafsiri a jmiar musulinci dake madina kuma yakasance limamin masallacin al manarataini da kuma limamin masallacin kuba a madina kuma shugaban kungiyar mahardatan al kur ani mai girma a madina da sauransu annadashi limamin sallar tarawihi a masallacin madina a shekara ta 1432
shine juza u bin fulaih hamud assuwailih an haifeshe a shekara ta 1969 yana daga cikin shahararrun makarantan al kur ani a kasar kowait yagama karatun shariya a jamiar musulinci a kowait kuma mai karantarda kur ani da tajwidine a jamiar
an haifeshi a garin makkah ya samu digiri a kan karatun al kur ani daga makarantar koyadda malumma a jiddah kuma limamine agarin jiddah a kasar saudiya
Malan abubakar yanadagacikin malomma masu fada aji a afriqa ta yamma musamman nageriya da nijer ,malan yayi karatu ajami ar madina ta musulunci ,malan yanadagacikin manyya manyyan malumman nageria da nijer.
Shine malam mahamadu albani zariya ya hardace kur ani yana yaro yanemi ilmi kakashin chek Mahmud gumi sannan yayi kartun zamani na boko yasamu shahadar koyon compita malam yarasu ne sakamakon kisan gilla da akyimasa bayan yakare karatun sahihil muslim allah yaji kansa dagafara