Fa idodi daga hadisin ummu zarri

mai bada karatu : Jafar Mahmud Adam

dubawa: Salisu Ibrahim

nau, i

Wanna hadisi na ummu zarri , wanda uwarmu a isha matar manzon allah take bada labarinshi ga annabi da kuma matansa, daga cikin fa idodin wannan hadisi bayani akan yadda miji zai zamo,namiji nagari mai cautatawa matarsa , dagacikin fa ida wannan hadisi kuma samun kekkiawan zama

Download
karubuta zuwaga shugaba wannan shafi

Nau'uka na ilmi: