• Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 3

    alkalin shari a a babban kotun jahar ahsa a saudi arabiyya

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 2

    fath muhammed jaland hari sanannen malamine a kasar bakistan

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 2

    an haifeshi a shekara ta 1385h a riyadh a saudiyya

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 2

    abdurrahman bin jamal al ausi makarancin al qur anine an haifeshi a 5/5/1980 malamine kuma limamin masallacin al aklas a garin kubar a kasar saudiyya

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 2

    Dagacikin mayya mayyan malumma afrika ta yamma musammama a najeriya da nijer malan ya shahara da suna albanin zariya , yana daga cikin maluman hadisi , malan yayi shahada dasi da iyallansa da danssa bayan yadawo awajan darasinsa da sharhin littafin sahihul bukari , allah jikan malan.

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 2

    makarancin al qur ani daga asalin garin yaman limamin masallacin kalid bin walid a garin rayyan a kasar qatar

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 2

    an haifeshi a garin makkah ya samu digiri a kan karatun al kur ani daga makarantar koyadda malumma a jiddah kuma limamine agarin jiddah a kasar saudiya

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 2

    Shine sheik ahmad adam algarkawy mutumin garin Kaduna ne yayi karatunsa na Islamic kuma mahaddacin alkur anine yataso yane cikin neman ilimin addini ainda yayi karatunsa agida nigeria yacigaba da yada daawa da bude majaliss ilimi da kuma fassara littattafan manyan malamai. Da sauransu

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 2

  • Hausa

    marubuci, mai dubawa, yawan maudu ai : 4

    yana daga cikin malumman alhussunnah ya gama jami ra musulinci a nijer ,kuma mai karantar da halshan larabci a makarantun gomnati

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 3

    makaranci al qur ani abdurrazak bin aubtan addulaimi dan asalin garin iraqi yanada sautuka na karatun al qur ani mai girma

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 4

    abdullah abdul gani al khayyat -allah ya jikansa- limamin masallacin makkane a da

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 3

    limamin masallacin addakil a uonguwar garnata riyadh

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 3

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 3

    ahmed bin kidr alttarabulsi makarancin al kur anine sha hararre a riwayan hafs da kalun kuma mai tsaron gida na kollon kafa a kowait

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 3

    mahmud asshimi makarancin al kur anine dan kasar masar yana karatu a rediyon kowait kuma yana kiran sallah a masallaci mudi al amr

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 5

    salahul hashim daya dagacikin limamai na masallacin dauha a kasar kowait

  • Hausa

    marubuci, yawan maudu ai : 5

    injiniya muhammed taufiq malamin musulinci ne a masar shi ya assasa gidan tabligi kuma mai mujallar sakon musulinci an haifeshine ashikara ta 1902 agarin al fayyum masar a aunguwar al hawatim yarasu a rana ta 29 watan shawwal shekara 1411 daidai ga rana ta 10 watan mayo shekara 1991

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 6

  • Hausa

    marubuci, Manazarci, yawan maudu ai : 6