Malan abubakar yanadagacikin malomma masu fada aji a afriqa ta yamma musamman nageriya da nijer ,malan yayi karatu ajami ar madina ta musulunci ,malan yanadagacikin manyya manyyan malumman nageria da nijer.
makarancine daga masar ahmed abdul fattah muhammad an haifeshine a 25-8-1984 yasamu takardan digiri a harshan larabci da tarjama a birnin kahira shekara ta 2007 da sauransu
shine shirzad bin abdurrahman bin tahir bin hasan dan kufa bakurde mai bin mazhaban sha fi'i an haifeshene a mausil arewacin iraqi a shekara ta 1968 yayi karatunsa a wurin malomma dayawa a iraq da sauransu dagacikin malomman akwai: ashiehk abdul latif bin kalil assufi da ashierhk al hafiz ali bin hasan al wasabi da shiehk al hafiz al muqri abdurrazak muhammadu imarah yalimanci masallatai dayawa a iraqi da yaman da imarat
makarancin al kur anine daga kasar masar an haifeshi ashekara ta 1404h 1984 yasamu takardan shedan almin tajwidi dana shariya a jamiar azhar kuma mai karantarwane a makarantan profesa ahmed isa al mi 'i sirawi sheik hamud makaranci dan misra
shine imad zuhair abdul kadir hafiz an haifeshine a madina shekara ta 1982 yasamu takardan digirin digirgir a fannin tafsiri a jmiar musulinci dake madina kuma yakasance limamin masallacin al manarataini da kuma limamin masallacin kuba a madina kuma shugaban kungiyar mahardatan al kur ani mai girma a madina da sauransu annadashi limamin sallar tarawihi a masallacin madina a shekara ta 1432
shine juza u bin fulaih hamud assuwailih an haifeshe a shekara ta 1969 yana daga cikin shahararrun makarantan al kur ani a kasar kowait yagama karatun shariya a jamiar musulinci a kowait kuma mai karantarda kur ani da tajwidine a jamiar
an haifeshine a 19/4/1986 a garin azmiyya a cikin bagdad iraqi yakasance dagacikin malumman al qur ani a iraqi yashiga acikin musabakoki masu yawa na al qur ani mai girma ya rasu a bagdad a shekara ta 26/5/2007 a yakin i raqi da amruka dafatan allah ya gafarta masa yakuma sayyashi a cikin shahidai
shine ahmed bin muhammed bin abdullah bin muaid al hawashi limamin masallacim juma a a garin kamis musheit a kudancin kasar saudiya an haifeshi a garrin rafida ashekara ta 1374 ta hijran monzun allah
an haifeshi ashekara ta 1982 a kauyan baniyya a arewacin kurdifan kasar sudan yasamu shedan karatu alkur ani ga babban malamin kur ani a azhar a wata satumba a shekara ta 2009
Malan yana dagacikin mayyan malomma afrika ta yamma musamman nageriya da niger yana daga cikin sha hararrun masu kira zuwa ga sunna manzon allah da kuma sharhin littaffan sunna