abubakar sha ban rukunkuwa dalibine mai karatun shariya a jamiar imam muhammed bin saud al islamiyya limamin masallacin al shaik a garin tanja kasar tanza niya yanada darussa masu yawa a talavijin afrika tv
Shine sheik ahmad adam algarkawy mutumin garin Kaduna ne yayi karatunsa na Islamic kuma mahaddacin alkur anine yataso yane cikin neman ilimin addini ainda yayi karatunsa agida nigeria yacigaba da yada daawa da bude majaliss ilimi da kuma fassara littattafan manyan malamai. Da sauransu
makarancine daga masar ahmed abdul fattah muhammad an haifeshine a 25-8-1984 yasamu takardan digiri a harshan larabci da tarjama a birnin kahira shekara ta 2007 da sauransu
shine ahmed bin muhammed bin abdullah bin muaid al hawashi limamin masallacim juma a a garin kamis musheit a kudancin kasar saudiya an haifeshi a garrin rafida ashekara ta 1374 ta hijran monzun allah
Malan yana dagacikin mayyan malomma afrika ta yamma musamman nageriya da niger yana daga cikin sha hararrun masu kira zuwa ga sunna manzon allah da kuma sharhin littaffan sunna
an haifeshi ashekara ta 1982 a kauyan baniyya a arewacin kurdifan kasar sudan yasamu shedan karatu alkur ani ga babban malamin kur ani a azhar a wata satumba a shekara ta 2009
Muhammad Bashir dan Aliyu dan Umar shi ne cikakken sunan Malam, kuma an haife shi a Unguwar Yola cikin Birnin Kano, ranar 27 ga watan Yuli a shekarar 1961.