Salisu Ibrahim - sau tuttuka
yawan maudu ai: 25
- Hausa mai bada karatu : Umargadon Kaya dubawa : Salisu Ibrahim
dadaraja ta sahabainaannabisannanwayesahabisahabi shine wandayayiabukata da annabiyayiimanidashiharmutuwakumawajibinemusulmiyasandarajasuyagirmamasudayimusuadu a sannanallahyayardadasukumagabadayansuyanajannane. Sunbadagudunmuwarsuwajanyadaaddininsannanyaambaciakidaahlissunna game da sahabbai. Da kumaakidarrafidawayan chi" a game da sahabbaisannanyabayyanafalalarabubacarsiddik(RA).
- Hausa
-
Hausa
mai bada karatu : Jafar Mahmud Adam dubawa : Salisu Ibrahim
Malam yayi bayani kan bidi،a acikin addini , yakuma banbanta stakanin bidi،a da sunna ta manzon allah (saw). bidi،a bata kasancewa sai a cikin addini ba acikin lamurran duniyaba , san yanuna hadarin bidi a ,yakoma bada misali kan bidi،a acikin addini,sannan yattabo akidar yan shi’a da kuma hadarisu kan ahli sunna, sannan akarshe yayi bayani kan yan kur’ani .
-
Hausa
mai bada karatu : Salisu Ibrahim mai bada karatu : Muhamad Awal Albani Zariya dubawa : Salisu Ibrahim
Zikirinda akeyi da safe da kuma marece ,kuma yana daga cikin yima allah madaukaki bauta sannan ana ambaton allah da baki kuma ana ambatonshi da gabubuwa na jiki.dagacikin fa idodinshi yana karama zuciya haske kuma yana kankaremata tsatsan zunubi. kuma zikiri yana kore shedan.
-
Hausa
mai bada karatu : Muhamad Awal Albani Zariya dubawa : Salisu Ibrahim
Bayanin wajabcin bin magabata nakwarai sune sahabban manzon allah tsira da amincin allah yatabbata gareshi wajan isarda daawa da duk wanda sukabi hanyansu wanda yana dai daga bin magabata kira zuwa alkur’ani da sunna karkashin fahimtar magabata. Kuma daga hanyar magabata basu jayayya da dan bidi’a kuma basu zama taradasu kuma basu neman ilmi awajansu
-
Hausa
mai bada karatu : Mansur Ibrahim Sokoto dubawa : Salisu Ibrahim
Rabuwarkansahabbai da kumawajabcin kame baki game da wannanfitinawaddatafarutsakaninsahabbai. Manzanallahyabadalabarizaasamurabuwarkaitsakaninsahabbaiacikinhadissaimasuyawa.Wannankumabayahiddasuacikinaddinimusulinci. Abubuwandasukakaworabuwarkansahabbai Allah yahanamukutsacikinshaanininsahabbaisabodakadamuyigigarasu
-
Hausa
mai bada karatu : Salisu Ibrahim mai bada karatu : Muhamad Awal Albani Zariya dubawa : Salisu Ibrahim
Kaset na(1) ma anar bidi "a acikin addini da kuma sanin mahimmacinta dakuma sanin ma anar dukkan bidi a batacce koda mutane suna ganinta keikkiawace da kuma ma anarsa aharshan larabci tareda dalilai kan haka. Dagacin abinda ke jawowa allah baya karba kuwane aiki wanda za a samu lada sannan duk wanda yakoyi dan bid a yanada kamishon laifinsa Kaset na(2)sabubbanda kekawo kirkira bidi a cikin addinin musulunci da kuma hadarinda ke cikin bidi a da kum nisantar yan bidi a.
- Hausa mai bada karatu : Muhamad Awal Albani Zariya dubawa : Salisu Ibrahim
Malam yayi bayanin kashe kashen jinin haila, da kuma ya ake gane jinin haila , sannan yaushene idan mace taga jinni yana fitomata a gabanta za ’acemasa jinin haila,sannan yayi bayani bambancin jinin haila, dakuma sabobbanda kesawar haka din,shine kamar yanayi , misali garinda keda ni ima yanayin tasiri na babancin haila, hakama garinda keda sanyi ko zafi , yana yin tasiri, wannan kesawar hukuncin yasha bamban.
- Hausa mai bada karatu : Jafar Mahmud Adam dubawa : Salisu Ibrahim
Wanna hadisi na ummu zarri , wanda uwarmu a isha matar manzon allah take bada labarinshi ga annabi da kuma matansa, daga cikin fa idodin wannan hadisi bayani akan yadda miji zai zamo,namiji nagari mai cautatawa matarsa , dagacikin fa ida wannan hadisi kuma samun kekkiawan zama
- Hausa mai bada karatu : Muhamad Awal Albani Zariya dubawa : Salisu Ibrahim
Malam yayi bayani kan mahimmancin lokaci,wanda lokaci rayuwar mutum ne kuma jarine na rayuwarsa. Sai malam yayi bayanin lokaci karkashin suratul al asr , wadda takumshi al amurran addini gabadai, dakuma mahimmancin lokaci sannan akarshe ya fadakar kan ranar kiyama da abinda ta kumsa,
- Hausa mai bada karatu : Jafar Mahmud Adam dubawa : Salisu Ibrahim
Musulunci yazo domin yabaiwa mata hakkokinsu,domin shine wanda yagirmama mata , kuma ya kwatu musu hakkinsu, daga ckin hakkokinsu a musulunci shine yatabbatammata rishin banbanci tsakaninta da namiji wajan aikata ibada , da kuma bata sakamako wajan allah. Daga cikin hakinta bata zabi wajan yimata aure, hakinta akan mijinta.kamar ciyarwa shayarwa.
- Hausa mai bada karatu : Jafar Mahmud Adam dubawa : Salisu Ibrahim
Harshe daine daga cikin gabubuwan dan adam guda biyar,da harshene mutum yake Magana, kuma da harshene mutum yake isadda sakon zuciya ,kuma tashine yabujerewa allah yazama kafiri kokuma yazam musulmi, wannan kenuna mahimmacin harshe da hadarinsa chike furta alkairi ku sharri, sanan yayi bayani akan abubuwanda harshe yake aikatawa
- Hausa mai bada karatu : Aminou Dawrawa dubawa : Salisu Ibrahim
Malam yayi bayani yadda aljani yake shiga cikin jikin dan adam da kuma musamman yadda yake matsama mata . sannan wajibine ga musulmi yayi imani da samuwar aljannu kamar yadda allah yaffadeso acikim alkur’ani Yadda yake macama mata a harkokinsu nayau da kullun da kuma dalilanda ke kawoso da kuma hanyoyinda magan cesu karkashin alkur’ani da sunna annabi(saw)
- Hausa mai bada karatu : Aminou Dawrawa dubawa : Salisu Ibrahim
Malam yayi bayani kan zamatakewa ta aure wanda aure sunnace ta manzon allah malm yayi bayani rukunnnan aure da kuma sharuddan aure wanda idan wadannan abubuwan basu cikaba aure bai zamo nasunnaba. Sannan yayi bayani yadda ake neman aure amusulunci sannan yaja hankalin mata yadda hanyoyyinda mace zata iya zama da mijinta
- Hausa mai bada karatu : Aminou Dawrawa dubawa : Salisu Ibrahim
Bayanin falalar matayan annabi muhamad cira da amincin allah sutabbata gareshi da iyalan gidansa da kuma matsayinsu wajan musulmi kuma yimusu biyayya yana dagacikin imani kinsu da kin yimusu biyayya kafurcine sannan baya halitta musulmi ya auri samada mata hudu yanadaga cikin abinda manzon allah yacce, sannan muyi koyi da gidan annabi yadda yake zaman takewa da matansa akan kautatawa.
- Hausa mai bada karatu : Aminou Dawrawa dubawa : Salisu Ibrahim
Macemacen aure mi ke kawoshi kuma ya za ayi amaganceshi wanda alisafinda akai angano kashi biyar bisa koma mutuwar aure mahi yawan wadanda akesaki matanda basu huce shekara ashirinba wasu suna ganin abinda kekawowar rabuwar aure bangare uku ne ko ban garen iyaye ko bangaren mata ko bangaren miji. Sannan ya fadi hayoyinda za abi dumin kiayiwar mutuwar aure
- Hausa mai bada karatu : Aminou Dawrawa dubawa : Salisu Ibrahim
Mahimmacin yan uwantaka acikin addin musulinci da kuma sada zumunta acikin addinin musulunci,musulmai yan uwan junane yana da cikin imanin mutum musulmi bayacika sai yasoma danuwa abidayakesomakansa na alkairi. Sanan musulmi bayacutar damutane shine kuma janhankullaan yin karatu da karantarwa da kira dayinwaazi. Mututamutum da girmamashi kuma yafadakarda tuna niimomin da allah yayima musulmi shine aikowar dan sako zuwa garemu shine annabi muhamad (saw) dagacikin niimomin da allah yayimuna shene lafiya ta jiki da kuma zamalafiya dagacikin niima addinin musulunci dagacikin niimomi ilimi sannan yarufe karatunsa akan falalar sahabbai na manzo da kuma irin godummuwar dasukabada wajan yada wannan addinin musulunci.