Littafin Yana magana Akan MATSAYIN SALLAH A CIKIN MUSULUNCI Ma'anarta, Hukuncinta, Abubuwan da ta kebanta da su, Hukuncin wanda ya bar Sallah, da kuma falalolinta Dai dai da yadda suka zo a cikin Alkur'ani da Hadisa
DARUSSAN VIDIYO AKAN WASU HUKUMCE-HUKUMCEN AZUMI DA KUMA ABINDA YAKE BATA AZUMI WANDA YAKE WAJIBI GA MUSULMI YASANSU. DOMIN AZUMIMMU YA AZAMO KARBABBE WAJAN ALLAH MADAUKAKI.
Malan yayi bayanine akan falalar sammakon zuwa juma a dabayayi akan lokutta biyar kafin zuwan limami dakuma falalar yin wanka aranar juma a da sauraron hutubar liman dakuma sauran bayanai akan fadalolin sammakon zuwa juma a wadanda wajibine musulmi yasansu domin mahimmancinsu.